1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Matakan dakile Ebola a Afirka

Mouhamadou AwalAugust 19, 2014

Gwamnatoci da dama na kasashen Afirka sun rufe iyakokinsu na ruwa da sama sakamakon fargabar da suke yi game da cutar Ebola. To amma anya wannan matakin zai yi tasiri wajen hana yaduwar cutar?

https://p.dw.com/p/1Cx25