1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Martanin sakin tsaffin gwamnonin Najeriya

Abdullahi Maidawa Kurgwi
August 9, 2022

A Najeriya musamman a jihohi biyu na Filato da Taraba ana ci gaba da samun ra'ayoyi masu saba wa juna kan sakin tsaffin gwamnonin jihohin da aka samu da laifin cin hanci.

https://p.dw.com/p/4FKPk