1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Martani kan rahoton HRW kan kisan 'yan Shi'a a Najeriya

Gazali Abdou TasawaDecember 23, 2015

Kungiyar Human Right Watch mai fafutukar kare hakkin bil adama ta nemi kaddamar da bincike mai zaman kansa da nufin tabbatar da gaskiyar abin da ya faru a kisan da sojin Najeriya suka yi wa 'yan Shi'a a Zaria.

https://p.dw.com/p/1HSTy