1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Magu ya sake kwato kudaden haram

March 3, 2017

Hukumar EFCC mai yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa na ci gaba da kai samame a Najeriya, Inda ta tuhumi wasu kamfanonin hako mai na Shell da ENI da kokarin halarta kudaden haramun.

https://p.dw.com/p/2YbUT