1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kotun ICC na bincike kan laifukan yaki a Najeriya

Al-Amin Muhammad daga GombeApril 15, 2016

Wata tawaga ta kotun kasa da kasa da ke sauraron kararraki kan laifkan yaki ta fara aikin gudanar da bincike kan keta hakkin bani Adama da ake zargin sojoji da 'yan Boko Haram da aikatawa a Arewa maso Gabashin Najeriya.

https://p.dw.com/p/1IWWO