1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Korafi kan nadin ministocin Tibunu

August 17, 2023

Masu ruwa da tsaki na martani kan ma'aikatu da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya raba wa sabbin ministoci bayan share watanni na jira. Fannin tattalin arziki ya koma kudancin Najeriya yayin da aka kyale tsaro a sashen Arewa.

https://p.dw.com/p/4VHdl