1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kare yara 'yan makaranta a Najeriya

Uwais Abubakar Idris SB/AMA
June 22, 2023

A Najeriya kungiyar kare hakin jama'a ta Amanesty International ta bayyana bukatar daukan matakan gaggawa domin shawo kan matsalar galazawa yara dalibai.

https://p.dw.com/p/4Swjj