1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kalubalen maniyatan Afirka

Binta Aliyu Zurmi AMA(AH)
July 15, 2022

Bayan janye dokokin annobar Corona, a wannan shekara maniyata daga kasashe da dama sun fuskanci kalubale a yayin aikin hajjin wannan shekara ciki har da na dawo da maniyata daga Saudiyya, bayan wasu masu yawa da suka kasa tafiya. Saurari shirin Darasin Rayuwa na wannan mako

https://p.dw.com/p/4ED2x