1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Corona: Matsalolin malaman jiyya ke fuskanta a China

Abdul-raheem Hassan MA
March 12, 2021

Cutar corona ta shafi dukkanin rayuwa da zamantakewar al'umma. Wannan shirin ya dubi yadda ma'aikatan lafiya ke fama da aiki a wannan lokaci na annoba tuntubi Dr Ibrahim Aliyu Mustapha, dan Najeriya da ke aiki a babban asibitin jinjo da ke kasar China, don jin yadda auuka suka kasance a wannan lokaci.

https://p.dw.com/p/3qXrY