1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Tattalin arzikiNijar

Telolin Najeriya a Jamhuriyar Nijar

Gazali Abdou Tasawa ARH/LMJ
August 8, 2023

Akwai telolin makwabciyar kasa Najeriya, wadanda tauraransu ke haskawa yanzu haka a fagen dinkin Hausa a birnin Yamai fadar gwamnatin Jamhuriyar Nijar. Shekaru kimanin 25 kenan da Sadisu Mustapha yake sana'ar dinki a wannan birni, ya kuma bayyana rawar da telolin Najeriya ke takawa a fagen dinki aNijar din da kuma yadda suka samu karbuwa a wajen al'umma.

https://p.dw.com/p/4UkkY