Huldar tattalin arzikin Najeriya da ChinaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoUbale Musa05/07/2014May 7, 2014A kokarin tabbatar da sabon matsayinta na kan gaba a cikin nahiyar Afirka ta fannin tattalin arziki Tarayyar Najeriya ta rattaba hannu bisa wasu yarjejeniyoyi har guda 17 da Chinahttps://p.dw.com/p/1BvKQTalla