1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Tattalin arziki

Himma dai Matasa: 16.03.2022

Ramatu Garba Baba LMJ
March 16, 2022

Shiri ne da ke kokarin zaburar da matasan Afirka, domin su tashi su nemi sana'o'in dogaro da kansu. A wannan karon, mun ziyarci jihohin Kaduna da Katsina a Najeriya, sai kuma kasar Zimbabuwe.

https://p.dw.com/p/48ZWX