1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Hari na illata sana'o'i a tafkin Chadi

September 2, 2022

Mayakan Boko Haram sun halaka masunta da dama a kwatar Kaulaha da ke tsibirin tafkin Chadi a kan iyakokin tarayyar Najeriya da Jamhuriyar Nijar, lamarin da ya haddasa halin firgici da tashin hankali.

https://p.dw.com/p/4GMcX