1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Hari a kan jirgin kasa ya fusata 'yan Najeriya

October 22, 2021

A Najeriya, jama’ar jihar Kaduna da kewaye na nuna damuwa a game da harin da wasu mahara suka kai wa jirgin kasa da ke zirga-zirga tsakanin Kaduna da Abuja a ranar Laraba.

https://p.dw.com/p/424l2