You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Talabijin kai tsaye
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Talla
Guguwar Neman Sauyi
Guguwar neman sauyi ta kada a kasashe da dama na Larabawa inda mutane suka bukaci sauyin shugabanci.
Tsallake zuwa bangare na gaba All Content on this topic
All Content on this topic
Masar ta ce Hamas kungiyar ta'addanci ne
Masar ta ce Hamas kungiyar ta'addanci ne
An hallaka sojoji a hare-hare a Masar
Kimanin mutane 26 ne aka bada labarin rasuwarsu sanadiyyar harin roka da na bam da aka kai a arewacin yankin Sinai na kasar Masar a jiya Alhamis.
Bayan juyin juya halin Masar: Murkushe fatan 'yan kasa
Bayan juyin juya halin Masar: Murkushe fatan 'yan kasa
An kama 'yan kungiyar 'yan uwa Musulmi 516
Rundunar 'yan sanda Masar ta kame 'yan kungiyar 'Yan Uwa Musulmi 512 biyo bayan tashin hankalin ya barke yayin bikin tunawa da ranar da guguwar neman sauyi.
Ranar juyin-juya hali a Masar
An yi arangama tsakanin jami'an tsaro da masu zanga-zanga a Masar
Kotu ta ce a saki 'ya'yan Hosni Mubarak
Kotu a Masar ta bada umarnin sakin 'ya'yan tsohon shugaban kasar Hosni Mubarak da ake tsare da su saboda laifin cin hanci da rashawa da aka same su da shi a baya.
Kungiyar EU na kara shiri kan tsaro
Kungiyar EU na kara shiri kan tsaro
Kotun Masar ta wanke Mubarak daga zargi
Kotu ta ce Hosni Mubarak ba shi da hannu a cin hanci da karbar rashawa da kuma kashe-kashen da suka wakana lokacin juyin juya hali a shekara ta 2011.
Mutane biyu sun rasu a zanga-zangar Masar
Wata arangama da ta wakana tsakanin masu zanga-zanga da jami'an tsaro a Masar, tayi sanadiyar rasuwar mutane biyu a unguwar Matariya da ke gabashin birnin Alkahira.
Kame-kamen 'yan adawa a Masar
Hukumomin tsaro a Masar sun kama mutane fiye da dari kafin wata zanga-zangar da magoya bayan tsohon shugaban kasar Mohamed Morsi suka kira a wannan Jumma'a.
An kai hari kan ofishin jakadancin Masar da Daular Larabawa a Tripoli
Wasu tagwayen hare-haren bam da mota sun lalata gine-ginen ofisoshin jakadancin Masa da Hadaddiyar daular Larabawa a Libiya.
Najeriya, kisan malaman addinin Islama
An yi jana'izar Sheikh Adamu Muhammad Nafada shahararren malamin addinin Musluncin nan da ‘yan bindiga suka hallaka a garin Nafada da ke jihar Gombe cikin alhini da juyayi .
Masar ta karfafa matakan tsaro a Sinai
Masar ta fara gina shinge tsakaninta da yankin zirin Gaza
Masar za ta ci gaba da yaƙar 'yan ta'adda
Gwamnatin Masar ta ce akwai hannun wasu mutane daga wajen ƙasar a harin nan da aka kai yankin Sinai kuma ta daura damar yaƙarsu.
Harin kunar bakin wake a Masar
Wani hari da aka kai da mota mai shake da bama-bamai a Masar, yayi sanadiyar rasuwar sojoji 26, yayin da wasu 26 suka jikkata a wannan Juma'ar (24.10.2014).
A Masar ana kara kuntatawa 'yan fafitika
Hukumomi a kasar Masar sun hana fita daga kasar akan wata yar fafitaka da ke cikin wadanda suka jagoranci boren kifar da gwamnatin Husni Mubarak
Rikicin Libiya na kara kazancewa
Shekaru uku ke nan da kashe tsohon shugaban kasar Libiya Mu'ammar Gaddafi, amma Libiya na ci gaba da kasancewa cikin barazanar afkawa yakin basasa.
Harin bam ya hallaka sojojin Masar bakwai
Tashe-tashen hankali na ci gaba da ritsawa da yankin Sinai na kasar Masar. Ana kyautata zaton cewar masu kaifin kishin Islama sun dana bam da ya hallaka sojoji.
Majalisar Dinkin Duniya ta ce a kama masu fasakaurin mutane ta cikin teku
Dubban mutane dai ke rasa rayukansu a lokacin da suke neman barin kasashensu zuwa Turai ta barauniyar hanya da suka hadar da bin jiragen ruwa da a lokuta da dama suke nitsewa a teku.
Hukuncin ga jagoran 'yan uwa Musulmi a Masar
Wata kotu a Masar ta yanke wa jagoran 'yan uwa Musulmi Mohamed Badie da wasu mutane 14 daga ciklin shugabannin kungiyar hukuncin daurin rai da rai.
Sakataren harkokin wajen Amirka ya fara ziyarar kwanaki biyu a Alkahira
John Kerry ya ce kasar Masar da ke zama cibiyar al'adun duniyar Musulmi, tana da rawar da za ta taka wajen dakile tsattsauran ra'ayin addini.
Kotu a Masar na zargin Mohammed Morsi da laifin cin amanar ƙasa
Kotun na tuhumar tsohon shugaban ƙasar tare da wasu muƙarabansa da laifin ba da wasu bayyanai na siri da suka shafi tsaron ƙasa ga ƙasar Qatar.
Dubban mutane sun halarci gangamin nasara a Zirin Gaza
Kungiyar Hamas da ke iko a Zirin na Gaza ta shirya wannan gangami bayan yarjejeniyar tsagiat wuta da ta cimma da Isra'ila wadda ta kawo karshen gumurzun makonni bakwai.
Yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza tana aiki
Dubun dubatan mazauna Zirin Gaza sun kwashe dare suna bukukuwa a kan tituna dangane da yarjejeniyar tsagaita wutar.
Masar ta ce ba hannunta wajen kai hari a Libiya
Abdel Fattah al-Sisi ya bayyana cewa kasarsa na tallafa wa Libiya ne ta hanyar kayan da suka jibinci ba da horon soji, ba kai mata hari ba.
Makwabtan Libiya sun yi kira da a yi sulhu a ƙasar
Ƙasashe da ke maƙwabtaka da Libiya sun ce ba za su yi katsalanda a harkokin cikin gidan ƙasar ba, amma sun yi kira da a sasanta.
Wasu motocin bus sun yi hadari a Masar
Akalla mutane fiye da talatin ne suka rasu yayin da wasu kuma 40 suka jikata, sakamakon wani karo da motocin bus-bus guda biyu sukayi a Kudancin kasar Masar.
Palesdinawa sun zargi Isra'ila da kai masu hari
Mahukuntan Falasdinu sun fara zargin Isra'ila da karya ka'idojin yarjejeniya tsagaita wutar da suka cimma ta kwanaki biyar.
Isra'ila ta kai sabon hari a Gaza
Duk da batun cimma sabon wa'adin tsagaita wuta na kwanaki biyar a rikicin da ake tsakanin Isra'ila da Hamas, jiragen yakin Isra'ila sun kai hari a arewacin Gaza.
Komawa tattaunawa tsakanin Isra'ila da Hamas
A wani mataki na neman kawo karshen rikicin dake wakana a gabas ta tsakiya, tsakanin Isra'ila da Hamas, an koma Tattaunawa a kwanaki na biyu na tsagaita wuta.
Binciken take hakkin dan Adam a Gaza
Majalisar Dinkin Duniya ta kafa wani kwamiti da zai gudanar da bincike kan batun take hakkin dan Adam da ake zargin Isra'ila ta aikata a yankin Zirin Gaza.
Kotun Masar ta haramta jam'iyyar FJP
Reshen siyasa na kungiyar 'Yan Uwa Musulmi da aka fi sani da FJP ba zai iya tsayar da 'yan takara a zabukan Masar ba saboda kotu ta sokeshi daga fagen siyasa.
Tsugune ba ta kare ba a Zirin Gaza
Tattaunawar da aka yi tsakanin Falasdinawa da Isra'ila a kasar Masar ta watse ba tare da cimma wata matsaya ba.
Isra'ila ta ce ba za ta halarci taron Masar ba
Isra'ila ta ce ba za ta shiga tattaunawar neman sulhu ba da Masar ta shirya domin samun masalha tsakaninsu da Hamas, saboda garkuwa da Hamas ke yi da wani sojinta.
An kai sabbin hare-hare a ƙasar Masar
Hukumomin tsaro sun ce wasu mutane ɗauke da makamai sun kai hari a kan wani wurin binciken da ke kan iyaka da Libiya.
Shugabannin Isra'ila na nazarin sabuwar yarjejeniyar tsagaita wuta
Wakilan Isra'ila da ke halartar wani taro a Masar sun amince da shirin tsagaita wuta na dindindin don kawo karshen rikicin Gaza.
Boren tunawa da hambarar da Morsi a Masar
'Yan kungiyar 'Yan Uwa Musulmi na niyar tayar da kayar baya sakamakon cika shekara guda da hambarar da shugabansu Mohamed Morsi daga kujerar mulki.
Shekara guda bayan kawar da mulkin Mursi a Masar
Shekara guda da kawo ƙarshen mulkin zaɓaɓɓen shugaban Masar Mohammed Mursi, akwai alamun cewar jam'iyyarsa ta yan uwa musulmi tana farfaɗowa.
John Kerry na ziyara a kasar Masar
Sakataran harkokin wajan Amirka John Kerry ya gana da Abdel Fattah Al-Sissi, na Masar kan rikicin Iraki inda ya ce rikicin babban barazana ne ga Yankin Gabas Ta Tsakiya
Ƙoƙarin murƙushe 'yan adawa a Masar
Kotu a Masar ta tabbatar da hukuncin kisa a kan shugaban Ƙungiyar 'yan Uwa Musulmi da kuma wasu magoya bayan ƙungiyar 182.
An rantsar da Firaministan kasar Masar
Shugaban gwamnatin kasar Masar Ibrahim Mehleb, tare da ministocinsa, sunyi rantsuwar kama aiki a wani mataki na fuskantar kalubanen dake gabansu.
Za a saki dan jaridar da aka kama a Masar
Rahotanni daga Masar na cewar an bada umarnin sakin dan jaridar na Al-Jazeera da ke yajin cin abinci bayan da aka tsare shi ba tare da yi masa shari'a ba.
Al-Sisi ya zama shugaban Masar na takwas
An rantsar da tsohon hafsan soji Abdel Fattah al-Sisi a matsayin sabon shugaban Masar a harabar kotun tsarin mulkin kasar, tare da tsaurara matakan tsaro.
Marshal Al Sisi ya lashe zaben shugaban kasa a Masar
Bayan da hukumar zaben Masar ta bayyana sakamakon zaben shugaban kasar da tace, Fil Mashal Al Sisi ne ya lashe da gagarumin rinjaye, yan kasar da ma kasashen Larabawa na ci gaba da yin martini kan zaben.
Marshal Al-Sisi ya lashe zaben shugaban kasa a Masar
Bayan da hukumar zaben Masar ta bayyana sakamakon zaben shugaban kasar da tace, Fil Mashal Al Sisi ne ya lashe da gagarumin rinjaye, yan kasar da ma kasashen Larabawa na ci gaba da yin martini kan zaben.
Abdel Fattah al-Sissi ya samu nasara a zaɓen Masar
Sakamakon farko na zaɓen da hukumar zaɓen ƙasar Masar ta Bayyana na nuna cewar Al Sissi shi ne ya samu nasara a zaɓen shugaban ƙasar da aka kammala wanda kafofin watsa labarai na ƙasar suka yaɗa batun
Abdel Fattah al-Sissi ya samu nasara a zaɓen Masar
Sakamakon farko na zaɓen da hukumar zaɓen ƙasar Masar ta Bayyana na nuna cewar Al Sissi shi ne ya samu nasara a zaɓen shugaban ƙasar da aka kammala wanda kafofin watsa labarai na ƙasar suka yaɗa batun.
An fara kada kuri'u a zaben shugaban kasar Masar
Tsawon yini biyu ne dai, Misirawa za su kwashe a zaben shugaban kasar da ke gudana, wanda tuni ake ganin dan takara Al-Sissi ne zai yi nasara.
Yaƙin neman zabe na Masar ya kankama
Yayin da ake shirin zaɓen shugaban ƙasar Masar cikin wannan wata na Mayu, ɗaya daga cikin abubuwan da suka fito fili shi ne cewa Abdul-Fattah al-Sisi zai lashe zaɓen.
Dan Masar ya lashe lambar yabo ta Bobs 2014
Marubucin blogs mai kuma daukar hoto ga jaridu dan shekaru 23 daga kasar Masar ya lashe babbar lambar yabo ta Bobs ga masu fafatuka ta intanet.
Previous page
Page 10 of 17
Next page