1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Gaskiyar Magana: Yadda al'umma za ta rabauta a watan azumi

March 24, 2023

A wannan makon mun tattauna ne kan ayyukan da suka kamata mata da matasa su himmatu da su domin samun dumbin ladar da watan Azumi ke kunshe da su. Mun tattauna da Sheikh Halliru Maraya, Malamin addinin Islama a Kaduna da kuma Malama Juwairiyya Usman Suleiman, ita Malama da ke ilimantar da jama'a a jihar Bauchi a Najeriya.

https://p.dw.com/p/4PC21