Shirin ya tattauna ne a kan tsarin bai wa dalibai rance domin biyan dawainiyar karatun manyan makarantu da gwamnatin Najeriya ta kaddamar. Mun gayyato Hannatu Abba, wata dalibar jami'a a Kano da kuma Malam Aliyu Dahiru, dan jarida ne mai sharhi a Najeriyar.