1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Gaskiyar Magana: Tasirin addini a siyasar Najeriya

December 23, 2022

Shirin ya tattauna da Sheikh Ibrahim Khalil, fitaccen malamin addinin Musulunci da ke takarar gwamna a jam'iyyar ADC a jihar Kano ta Najeriya, da kuma Dr. Alfred Dabwan dan takarar gwamna a jam'iyyar NNPP a jihar Filato.

https://p.dw.com/p/4LO0p