Shirin wannan lokaci ya tattauna ne kan karuwar farashin man fetur a Najeriya, inda aka ga karin kudin mai sau biyu a cikin tsukin makwanni takwas. Mun gayyato masanin tattalin arziki a Najeriya, Dr. Usman Dan Garba inda muka tattauna tasirin wannan karin a kan al'ummar kasar.