1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Gaskiyar Magana: Halin da daliban Najeriya ke ciki a Sudan

Binta Aliyu Zurmi
April 28, 2023

Shirin na wannan lokaci ya tattauna da wata dalibar Najeriya a Sudan Fauziyya Idris, wadda ta yi nasarar komawa gida da kuma wakilin DW Mahmud Yaya Azare wanda ke a Masar kuma yake sa ido kan halin da ake ciki a Sudan.

https://p.dw.com/p/4QgG7