1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Gaskiyar Magana: Fagen yakin neman zabe a Najeriya

Binta Aliyu Zurmi
February 3, 2023

Shirin Gaskiyar Magana na wannan makon ya duba yadda yakin neman zabe ke tafiya a Najeriya, a yayin da ya rage kasa da wata guda al'ummar kasar su tafi rumfunan zabe. Mun gayyato Ladan Salihu na jam'iyyar PDP da Buba Galadima na jam'iyyar NNPP.

https://p.dw.com/p/4N5Fq