1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Gaskiyar Magana: Bukatar a duba kwakwalwar daliban Najeriya

Binta Aliyu Zurmi
May 5, 2023

Shirin na wannan lokaci ya tattauna ne da wata dalibar Najeriya a Sudan Maimuna Mohammad Aliyu, wadda ta yi nasarar komawa gida da kuma Sha'aban Ibrahim Sharada, dan majalisa a tarayyar Najeriya a kan halin da ake cikin na kwaso daliban kasar daga Sudan da ake fama da rikici.

https://p.dw.com/p/4Qxck