Shirin na wannan lokaci ya tattauna ne da wata dalibar Najeriya a Sudan Maimuna Mohammad Aliyu, wadda ta yi nasarar komawa gida da kuma Sha'aban Ibrahim Sharada, dan majalisa a tarayyar Najeriya a kan halin da ake cikin na kwaso daliban kasar daga Sudan da ake fama da rikici.