1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Fargaba a zaben gwamnoni a Najeriya

March 7, 2019

A baya dai an fi tsammanin samun tashe-tashen hankula a lokutan zabukan shugaban kasa da na ‘yan majalisar dokoki ta kasa saboda zazzafar siyasar da ake alakantawa da kabilanci da addini amma an samu akasin haka.

https://p.dw.com/p/3EdXc