1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Ba za a biya malaman jami'o'i albashin kwanakin yajin aiki ba

Ubale Musa AMA(AS)
August 22, 2022

Gwamnatin Najeriya ta ce tana kan bakanta game da matsayin da ta dauka na kin biyan malaman jami'o'i albashinsu saboda yajin aikin da suke yi, in ji Ministan ilimin Najeriya Adamu Adamu.

https://p.dw.com/p/4Frvu