1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Ana fama da tarnaki kan yakin neman zaben Tinubu

Uwais Abubakar Idris M. Ahiwa
October 13, 2022

A Najeriya tsugune ba ta kare ba a jam'iyyar APC mai mulki a game da mutanen da za su jagoranci yakin neman zaben dan takarar neman shugabancin kasar Bola Ahmed Tinubu.

https://p.dw.com/p/4I9yA