An bayyana sunaye wanda Buhari zai nada ministociTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoUwais Abubakar Idris10/06/2015October 6, 2015Shugaban majalisar datawan Najeriya Bukola Saraki ya karanta sunayen mutane 21 da shugaban kasa ya ke son a nada mukamin minoistoci, batun da ya kawo karshen dogon jiran da al'ummar kasar suka yi.https://p.dw.com/p/1GjYGTalla