1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Amnesty ta koka da hukumomin tsaron Najeriya

Uwais Abubakar/GATFebruary 1, 2016

Kungiyar Amnesty International ta nuna damuwa a kan mayar da daya daga cikin manyan hafasohin sojan da ta zarge su da aikata manyan laifufuka a yakin da ake da Boko Haram a bakin aikinsa

https://p.dw.com/p/1Hn3g