1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Zabuka a wasu kasashen Afirka

October 3, 2013

Bayan daukar lokaci mai tsawo ana takaddama dangane da batun zabukan 'yan majalisu a kasashen Kamaru da Gini a yanzu kasashen sun yi nasarar yin zaben, ba tare da wasu manyan matsaloli ba.

https://p.dw.com/p/19tP0
A woman casts her ballot at a polling station in Guinea's capital Conakry September 28, 2013. Guineans voted on Saturday in a parliamentary election to complete its transition to democracy after a 2008 military coup and end decades of political instability. REUTERS/Saliou Samb (GUINEA - Tags: POLITICS ELECTIONS)
Hoto: Reuters

A makon da ya gabata ne kasashen Kamaru da Gini suka gudanar da zabukan 'yan majalisun dokoki, bayan dage lokutan zaben a baya. Al'ummomin kasashen biyu dai sun nuna farin cikinsu dangane da nasarar gudanar da zabukan, wanda suka dade suna hankoron ganin ya tabbata cikin kwanciyar hankali.

Mun yi muku tanadin rahotanni a kasa dangane da wannan batun.