1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Yemen: Fada ya sake barkewa a Hudeida

Gazali Abdou Tasawa
November 20, 2018

Jim kadan bayan ayyana tsagaita wuta a Yemen, fada ya sake barkewa a birnin Hudeida, tsakanin 'yan tawayen Huthi da ke ikiririn ci gaba da kame garin, da dakarun kawancen Saudiyyar da ke ci gaba da yi masa lugudan wuta.

https://p.dw.com/p/38bA2