1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

'Yan siyasa na Chadi na tattauna halin da kasar take ciki

Abdourahamane Hassane
October 23, 2019

A Geneva wasu 'yan siyasa da wakillan kungiyoyin fararar hula na Chadi sun soma wani taron nazarin yanayin siyasa da matsalolin zamantakewa wadanda kasar ke fama da su a karkashin gwamnatin Idriss Deby.

https://p.dw.com/p/3Rmyz