1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

'Yan gudun hijirar Kamaru da aka manta

Abdourahamane Hassane YB
June 5, 2019

Kamaru na kan gaba a cikin sahun wasu kasashen Afirka dama na duniya wadanda duniyar ta manta da halin da 'yan gudun hijirar kasar suke ciki a sakamakon rikici tsakanin 'yan aware na 'yan Ambazoniya da gwamnati.

https://p.dw.com/p/3Ju51