1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Yakin neman zabe cikin halin rashin tabbas a Kamaru

Abdul-raheem Hassan MA
September 21, 2018

A hukumance a ranar Asabar ne ake fara yakin neman zaben shugaban kasa a Kamaru. Sai dai akwai rashin tabbacin tsaro a yankunan da ke amfani da Turanci Ingilishi zai janyo wa zaben nakasu.

https://p.dw.com/p/35JXz