1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Yakar Boko Haram na bukatar karin tallafi na kasashe

Ubale Musa/ YBMay 15, 2016

Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa kawancen kungiyar ta Boko Haram da mayakan IS na zama babbar barazana ga tsaro na daukacin kasashen Afirka.

https://p.dw.com/p/1IoFL