1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Yahya Jammeh ya ci zarafin dan Adam

Abdourahamane Hassane
December 6, 2019

Wani kwamitin sasantawa a Gambiya wato TRRC, ya kammala zaman jin koken jama'a kan laifukan keta hakkokin dan Adam da ake zargin tsohon shugaban kasar Yahya Jammeh da mukarabansa da aikatawa.

https://p.dw.com/p/3UMFe