1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Yadda rikicin diflomasiyya da Katar zai shafi Afirka

Salissou Boukari
June 8, 2017

Bayan da Saudiyya da wasu kasashe suka dauki matakin katse huldar diflomasiyyar da kasar Katar, masu sharhi a Afirka sun soma tofa albarkacin bakinsu kan yadda matakin zai shafi kasashen na Afirka.

https://p.dw.com/p/2eL62