1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Salon rayuwaNijar

Sarrafa sabulu da ganyen Zogale

July 2, 2024

A wani mataki na dogaro da kai wasu mata na birnin Maradi a Jamhuriyar Nijar sun kafa wata kungiya ta mata masu sarrafa ganyen zogale zuwa sabulu don dogaro da kai.

https://p.dw.com/p/4gPZJ