1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Turkiyya za ta darajanta kowane addini na kasar

Zainab Mohammed Abubakar/ BSApril 27, 2016

Magabatan kasar Turkiyya sun jaddada cewa addini ba zai yi tasiri a sabon kundin tsarin mulkin kasar ba, sabanin bayanan kakakin majalisar dokokin kasar.

https://p.dw.com/p/1IdnW