1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Turai da Afirka za su karfafa dangantakarsu

Lateefa Mustapha Ja'afarApril 2, 2014

Muhimman abubuwan da suke sahun gaba a dangantakar da ke tsakanin kasashen nahiyar Afirka da kuma kungiyar Tarayyar Turan sun hadar da batun samar da zaman lafiya da kasuwanci da zuba jari da ilimi da fannin lafiya da kuma bada tallafi ga kungiyoyin farar hula.

https://p.dw.com/p/1BaQM