1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Togo: 'Yan adawa za su koma zanga-zanga

Gazali Abdou Tasawa
April 18, 2018

'Yan adawar kasar Togo sun kira magoya bayansu zuwa zanga-zangar nuna kyamar gwamnatin Faure Gnassingbe dabra da taron neman sasantawa a karkashin jagorancin Shugaba Nana Akufu Ado na Ghana.

https://p.dw.com/p/2wGgY