1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Togo: Taron nuna goyon bayan gwamnati

Salissou BoukariAugust 28, 2017

Kawancen jam'iyyun da ke mulki a kasar Togo sun nemi kira wata zanga-zangar ta tsawon kwanaki uku daga ranar Talata don nuna goyon bayansu ga Shugaban kasar ta Togo Faure Gnassingbé.

https://p.dw.com/p/2iyOD