1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Taron kolin kasar Indiya da kasashen Afirka

October 29, 2015

Shugabannin kasashen Afirka 40 suka halarci taron a birnin Delhi domin dorawa a kawancensu da Indiya da ke neman maye gurbin China a matsayin ta kan gaba ga batun ciniki da hadin kai da Afirka.

https://p.dw.com/p/1GwWG