1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Taron kare hakkin 'yan mata

Gazali Abdou Tasawa
November 16, 2021

Jamhuriyyar Nijar ta karbi bakuncin wani taron koli da zai mayar da hankali kan neman hanyoyin kare hakkokin yara mata da ke fuskantar tsangwama a tsakanin al'umma.

https://p.dw.com/p/434uz