1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Taba Ka Lashe 25.12.2019

Ahmed Salisu MA
December 31, 2019

Shirin ya dubi irin yadda kasashen Afirka da suka hada da Najeriya da Nijar da Senegal suka rabauta da masallatai da makarantu da wasu kasashen musulmi irin su Saudiyya da Turkiyya da Iran suka samar. Wasu na ganin hakan wata hanya ce ta cusa wasu akidu. A saurari shirin don jin karin batutuwa.

https://p.dw.com/p/3VXQN