1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Wani jami'in gwamnati a Sudan ya ajiye aiki

Abdourahamane Hassane
December 27, 2018

Abdarouf Grnas ministan kiwon lafiya na yankin arewacin kasar ya ce ya ajiye aikin ne a sakamakon kashe-kashe da ake ci gaba da yi na farar hula a sanadin zanga-zangar.

https://p.dw.com/p/3AhbK
Unruhen im Sudan - Proteste in Khartum
Hoto: Reuters/M.N. Abdallah

Kungiyar kare hakin bil Adama ta Amnesty International ta ce jami'an tsaro ya zuwa yanzu sun kashe masu zanga-zangar 37. Wannan shi ne karon  farko da wani jami'in gwamnatin a Sudan din ya yi marabus a dalilin boran jama'ar.