1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Sudan ta Kudu: Adawa da takunkumin hana makamai

Salissou Boukari
February 6, 2018

Daruruwan mazauna Juba babban birnin Sudan ta Kudu sun gudanar da zanga-zanga domin nuna adawa da takunkumin hana sayar wa kasar makamai da Amirka ta yi, inda suka kira da ta sauya shawarar da ta dauka. 

https://p.dw.com/p/2sD73