1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Yamma

January 17, 2022

Gwamnonin manyan jam'iyyun Najeriya sun fara tarukan neman hada karfi domin shirya wa zabukan kasar na badi. Shugaba Mohamed Bazoum na Nijar na ziyarar kwanaki ukk a jihar Tahoua don jin koke da shawarwari da kuma ganin yanayin da al'ummar yankin ke ciki.

https://p.dw.com/p/45exT