SiyasaShirin Yamma.To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdoulaye Mamane Amadou08/16/2021August 16, 2021A cikin shirin za a ji cewa A Najeriya, amsana sun fara martani kan sakacin gwamnati na rashin daukar tsaron hana 'yan bindiga sace dalibai a makarantu a daidai lokacin da aka sace wasu yara 'yan makarantar boko a Zamfara.https://p.dw.com/p/3z3n4Talla