1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Yamma

April 15, 2021

Cikin Shirin za a ji yanda dubban 'yan gudun hijiran garin Damasak ke shiga Jamhuriyar Nijar. A Najeriya gwamnatin Katsina ta fara amfani da karnuka wajen tsare makarantu. A Taraba sojoji ne suka kashe wasu matasan da ba su ji ba ba su gani ba.

https://p.dw.com/p/3s5MK