1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin yamma na DW na 19.05.2018

Salissou Boukari
May 19, 2018

Gamayyar 'yan adawa a kasar Burundi sun yi watsi da sakamakon zaben raba gardaman da aka gudanar na ranar Alhamis a kasar wanda zai iya bai wa shugaban kasar Pirre Nkurunziza damar tsayawa a kan mulki har ya zuwa shekara ta 2034.

https://p.dw.com/p/2y11A