1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin yamma na DW na 17.06.2017

Salissou Boukari
June 17, 2017

A cikin shirin za a ji cewa, a wannan Lahadi ce 18 ga watan Juni, 'yan kasar Faransa ke komawa ga zagaye na biyu na zaben 'yan majalisar dokoki, inda ake ganin jam'iyyar sabon shugaban kasar Emmanuel Macron ta kama hanyar samun gagarumin rinjaye.

https://p.dw.com/p/2esEQ